Yanzu yanzu: An yi wa matasa 2 yankan rago a Filato

Illustrative picture only

Wasu da ba a san ko su wane ba sun yi wa wasu samari biyu yankan rago a Karamar Hukumar Bassa ta Jihar Fila. Jaridar Aminiya ta ruwaito.

Shugaban Kungiar makiyaya Mietti Allah (MACBAN) na karamar hukumar, Ya’u Idris, ya bayyana wa wakilinmu cewa an yi wa matasan yankan rago ne a wata gona a safiyar Lahadi.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN