Type Here to Get Search Results !

Yanzu yanzu: An yi wa matasa 2 yankan rago a Filato

Illustrative picture only

Wasu da ba a san ko su wane ba sun yi wa wasu samari biyu yankan rago a Karamar Hukumar Bassa ta Jihar Fila. Jaridar Aminiya ta ruwaito.

Shugaban Kungiar makiyaya Mietti Allah (MACBAN) na karamar hukumar, Ya’u Idris, ya bayyana wa wakilinmu cewa an yi wa matasan yankan rago ne a wata gona a safiyar Lahadi.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN