Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta jadada nasarar Gwamna Ademola Adeleke a zaben gwamna na watan Yuli a jihar Osun. Legit ya wallafa.
A cewar Channels Television, kotun daukaka karar ta jingine hukuncin zaben gwamnan na jihar Osun da ta soke nasarar gwamnan.
Dakaci karin bayani ..
BY ISYAKU.COM
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI