Type Here to Get Search Results !

Murna Ya Barke Yayin Da Kotun Daukaka Kara Ta Yanke Hukunci Kan Shari'ar Oyetola Na APC Da Adeleke Na PDP


Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta jadada nasarar Gwamna Ademola Adeleke a zaben gwamna na watan Yuli a jihar Osun. Legit ya wallafa.

A cewar Channels Television, kotun daukaka karar ta jingine hukuncin zaben gwamnan na jihar Osun da ta soke nasarar gwamnan.

Dakaci karin bayani ..

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN