Type Here to Get Search Results !

DA DUMI-DUMI: APC ta nada SAN 12 domin kare nasarar Tinubu


Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta nada manyan lauyoyin Najeriya (SAN) 12 domin kare nasarar da Bola Tinubu ya samu a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa.

TheCable ta rahoto tawagar dai na karkashin jagorancin Lateef Fagbemi sannan ta hada da Ahmad Usman El-Marzuq, mai baiwa jam'iyyar shawara kan harkokin shari'a na kasa.

 Jam’iyyar ta bayyana jerin sunayen ne a ranar Talata.

 Karin bayani na nan tafe…

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies