DA DUMI-DUMI: APC ta nada SAN 12 domin kare nasarar Tinubu


Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta nada manyan lauyoyin Najeriya (SAN) 12 domin kare nasarar da Bola Tinubu ya samu a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa.

TheCable ta rahoto tawagar dai na karkashin jagorancin Lateef Fagbemi sannan ta hada da Ahmad Usman El-Marzuq, mai baiwa jam'iyyar shawara kan harkokin shari'a na kasa.

 Jam’iyyar ta bayyana jerin sunayen ne a ranar Talata.

 Karin bayani na nan tafe…

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN