Type Here to Get Search Results !

Yanzu yanzu: Manyan mutane sun shiga sahun neman a saki Murja Kunya a Kano


Rundunar ƴan sandan Kano ta ce, ta kama Murja Ibrahim Kunya bayan ƙorafin da Zauren Malaman Kano suka yi a kanta da wasu masu amfani da TikTok.

Freedom radio Kano ta labarta wata majiya ta ce tuni manyan mutane suka shiga sahun neman a saki Murjan.

Zamu ci gaba da kawo muku ƙarin bayani.

Lataa nan ka karanta cikakken bayani

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies