Yanzu yanzu: Manyan mutane sun shiga sahun neman a saki Murja Kunya a Kano


Rundunar ƴan sandan Kano ta ce, ta kama Murja Ibrahim Kunya bayan ƙorafin da Zauren Malaman Kano suka yi a kanta da wasu masu amfani da TikTok.

Freedom radio Kano ta labarta wata majiya ta ce tuni manyan mutane suka shiga sahun neman a saki Murjan.

Zamu ci gaba da kawo muku ƙarin bayani.

Lataa nan ka karanta cikakken bayani

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN