Yanzu yanzu: Manyan mutane sun shiga sahun neman a saki Murja Kunya a Kano


Rundunar ƴan sandan Kano ta ce, ta kama Murja Ibrahim Kunya bayan ƙorafin da Zauren Malaman Kano suka yi a kanta da wasu masu amfani da TikTok.

Freedom radio Kano ta labarta wata majiya ta ce tuni manyan mutane suka shiga sahun neman a saki Murjan.

Zamu ci gaba da kawo muku ƙarin bayani.

Lataa nan ka karanta cikakken bayani

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN