Rana ta bace: Yan bijilanti sun halaka wani mai garkuwa da mutane a Kano

Rana ta bace: Yan bijilanti sun halaka wani mai garkuwa da mutane a Kano


Jami'an sintirin Bijilanti na ƙaramar hukumar Sumaila a Kano sun hallaka Ali Gomo da yayi ƙaurin suna wajen garkuwa da mutane a Sumaila da kewaye. Freedom Radio Nigeria ta wallafa.

A daren jiya ne aka yi musayar wuta tsakanin tawagar Ali Gomon da ta ƴan Bijilanti, lokacin da masu garkuwar suka yi yunƙurin yin awon gaba da wani ɗan kasuwa Alhaji Ɗahiru.

Shugaban Æ´an Bijilanti na Sumaila Alhaji Wada Muhammad ya shaida wa Freedom Radio cewa sun yi amfani da bindiga, an kuma É—auki lokaci ana bata-kashi a tsakaninsu kafin samun nasara a kan masu garkuwar.

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN