Da dumi-dumi: Kotun sauraren kararrakin zabe ta Osun ta soke zaben Gwamna Adeleke


Kotun sauraren kararrakin zabe ta jihar Osun da ke zamanta a Osogbo ta soke zaben Gwamna Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP. NAN ya wallafa.

Shugaban kwamitin mutane uku,  Mai shari'a Tertsea Kume, ya ce zaben gwamnan da aka yi a ranar 16 ga Yuli, 2022 bai bi dokar zabe ba.

Tertsea ya ce hakika an yi  zaben da ya wuce adadi a kananan hukumomi shida na jihar.

Daga ISYAKU.COM

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN