Type Here to Get Search Results !

Da dumi-dumi: Kotun sauraren kararrakin zabe ta Osun ta soke zaben Gwamna Adeleke


Kotun sauraren kararrakin zabe ta jihar Osun da ke zamanta a Osogbo ta soke zaben Gwamna Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP. NAN ya wallafa.

Shugaban kwamitin mutane uku,  Mai shari'a Tertsea Kume, ya ce zaben gwamnan da aka yi a ranar 16 ga Yuli, 2022 bai bi dokar zabe ba.

Tertsea ya ce hakika an yi  zaben da ya wuce adadi a kananan hukumomi shida na jihar.

Daga ISYAKU.COM

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies