'Yan bindiga ne mayakanmu": Kalamansa sun jawo bacin rai yayin da Sheikh Gumi ke gaya wa 'yan Arewa wadanda za su zaba

"'Yan bindiga ne mayakanmu": Kalamansa sun jawo bacin rai yayin da Sheikh Gumi ke gaya wa 'yan Arewa wadanda za su zaba


Babban Malamin addinin Musuluncin nan, Sheikh Ahmad Gumi, ya gargadi ‘yan Arewa kan zaben ‘yan siyasar da ba za su yi sulhu da ‘yan bindiga da ke haddasa rikici a yankin ba. Legit.ng ta ruwaito.

A yayin daya daga cikin hudubobinsa na baya-bayan nan, Gumi ya bayyana ‘yan bindiga a matsayin mayaka wadanda bai kamata a kashe su ba amma an yi shawarwari da su, in ji rahoton PM News.

“Kada ku zabi wadanda za su yaki ‘yan bindiga.  Mayakan su ne mayakanmu a dajin......  Mutanen mu a cikin dajin.

"Don haka ku zabi wadanda bayan sun sami mulki za su yi kira da tattaunawa da mutanenmu ('yan bindiga) don ba su abin da suke so don zaman lafiya ya yi mulki."

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN