Yadda jami'an kula da zirga-zirgan ababen hawa suka kama wani jaki da ya addabi jama'a kan titin Kano


Wannan hoton jakin da jami'an hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa na jihar Kano suka kama ne wanda hoton yana yawo a shafukan sada zumunta.  Ko me zai zama laifin wannan jakin? 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN