Malam Tukur Kola, Limamin Masallacin Dr. Bello ya magantu a taron harkar tsaro a jihar Kebbi (Bidiyo)


Limamin Masallacin Juma'a na Dr. Bello da ke garin Birnin kebbi Malam Tukur Kola ya magantu lokacin taron kaddamar da kwamitin tsaro na masu ruwa da tsaki gabanin siyasar 2023 a jihar Kebbi karkashin jagorancin Kwamishinan Yan sandan jihar Kebbi CP Ahmed Magaji Kontagora a Aberta Motel ranar Alhamis 9/12/2022 a Birnin kebbi. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN