Limamin Masallacin Juma'a na Dr. Bello da ke garin Birnin kebbi Malam Tukur Kola ya magantu lokacin taron kaddamar da kwamitin tsaro na masu ruwa da tsaki gabanin siyasar 2023 a jihar Kebbi karkashin jagorancin Kwamishinan Yan sandan jihar Kebbi CP Ahmed Magaji Kontagora a Aberta Motel ranar Alhamis 9/12/2022 a Birnin kebbi.