Jerin sunayen sabbin Alkalai da aka nada aka rantsar da su a jihar Kebbi


Ma'aikatar Sharia sashen babbar Kotun daukaka kara na sharia'ar Musulunci a jihar Kebbi ta rantsar da sabbin Alkalai na Kotunan shari'ar Musulunci ranar Litinin 21 ga watan Nuwamba 2022 a garin Birnin kebbi. Shafin labarai na isyaku.com ya samo
.

Mukaddashin Grand Khadi na jihar Kebbi Dr Tukur Sani Argungu tare da babban Jojin jihar Kebbi CJ Muhammad Sulaiman Abursa da sauran Khadi suka jagoranci tsarin rantsarwar na ranar Litinin a cikin babbar Kotun daukaka kara na sharia'ar a Birnin kebbi.

Wadanda aka nada a mukamin Alkalai aka kuma rantsar da su sun hada da:

1. Rufa'i Liman Ambursa

2. Saddi Zaki Ambursa

3. Malami Shehu

4. Bashar Bala

5. Abubakar Sahabi Kawara

6. Ibrahim Abubakar Kaya

7. Umar Ibrahim Mai Ahu

8. Sulaiman Sani Jaja

9. Rilwanu Malami

10. Saddik Hussaini

11. Sirajo Usman Kamba

12. Yusuf Muhammad Wakili

13. Abubakar Muhammad 2

14. Aminu Muhammed Dandare

15. Sa'idu Muhammed Argungu

16. Nura Muhammed Kalgo

17. Aminu Attahiru

18. Rasheed Kabiru

19. Muhammed Shehu

20. Rilwanu Muhammed Lawal

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN