Jami’an tsaro sun bindige kasurgumin kwamandan ‘yan bindigar da suka addabi jihar Kaduna


Jami’an tsaron Najeriya sun bindige wani kasurgumin kwamandan ‘yan bindigar da suka addabi jihar Kaduna mai suna Dogo Maikasuwa.

Dan ta’addar na yawan sanya kakin sojoji, sannan yana rike bindiga kirar AK47 kuma a cikin kakin na sojoji ne aka kasha shi a cewar sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN