Type Here to Get Search Results !

Jami’an tsaro sun bindige kasurgumin kwamandan ‘yan bindigar da suka addabi jihar Kaduna


Jami’an tsaron Najeriya sun bindige wani kasurgumin kwamandan ‘yan bindigar da suka addabi jihar Kaduna mai suna Dogo Maikasuwa.

Dan ta’addar na yawan sanya kakin sojoji, sannan yana rike bindiga kirar AK47 kuma a cikin kakin na sojoji ne aka kasha shi a cewar sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies