Cikin Hotuna: Zanga zanga ta barke a kasar Ghana dubban mutane sun fito kan titi kan faduwar darajar kudin kasar da saura..


Dubban mutane ne suka fito domin zanga-zanga a birnin Accra Ghana inda suke kira ga shugaban kasar Ghana Nana Addo Dankwa Akofo da ya sauka ko su tsige shi, saboda gazawar gwamnati wajen farfado da tattalin arziki da hauhawan farashin kayayyaki da kuma faduwar darajar “Cedi” wato kudin kasar.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN