Type Here to Get Search Results !

Cikin Hotuna: Zanga zanga ta barke a kasar Ghana dubban mutane sun fito kan titi kan faduwar darajar kudin kasar da saura..


Dubban mutane ne suka fito domin zanga-zanga a birnin Accra Ghana inda suke kira ga shugaban kasar Ghana Nana Addo Dankwa Akofo da ya sauka ko su tsige shi, saboda gazawar gwamnati wajen farfado da tattalin arziki da hauhawan farashin kayayyaki da kuma faduwar darajar “Cedi” wato kudin kasar.


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies