Type Here to Get Search Results !

An caka wa wani matashi wuka har lahira bayan ya ziyarci budurwarsa a jihar Arewa (Hotuna)


Wasu mahara sun kashe wani matashi mai suna Ashiru Nuhu Tofa a garin Minna na jihar Neja.

Lamarin ya faru ne a kusa da ofishin ‘yan sanda na yankin a daren Asabar, 5 ga Nuwamba, 2022.

An tattaro cewa marigayin yana dawowa daga wurin budurwar tasa ne wasu mutane suka far masa.

An yi jana’izar sa ne a safiyar Lahadi, 6 ga watan Nuwamba, a gidan iyalansa da ke kan titin Katsina, a birnin Minna.


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies