An caka wa wani matashi wuka har lahira bayan ya ziyarci budurwarsa a jihar Arewa (Hotuna)


Wasu mahara sun kashe wani matashi mai suna Ashiru Nuhu Tofa a garin Minna na jihar Neja.

Lamarin ya faru ne a kusa da ofishin ‘yan sanda na yankin a daren Asabar, 5 ga Nuwamba, 2022.

An tattaro cewa marigayin yana dawowa daga wurin budurwar tasa ne wasu mutane suka far masa.

An yi jana’izar sa ne a safiyar Lahadi, 6 ga watan Nuwamba, a gidan iyalansa da ke kan titin Katsina, a birnin Minna.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN