Tinubu ya yi mummunan kuskure yayin da yake magana a kan Gwamna El-Rufai a Kaduna, yan Najeriya sun mayar da martani

Tinubu ya yi mummunan kuskure yayin da yake magana a kan Gwamna El-Rufai a Kaduna, yan Najeriya sun mayar da martani


Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) (APC), ya yi kura-kurai a lokacin da yake magana kan Gwamna Nasir El-Rufai a taron tattalin arziki da zuba jari na Kaduna karo na bakwai (KADInvest).

Da yake jawabi a wurin taron a ranar Asabar, 15 ga watan Oktoba, Tinubu ya ce Gwamnan jihar Kaduna ya mayar da “rubabben yanayi zuwa mummunan hali.”

“Ina rokon Gwamna El-Rufai a fili da kada ya gudu da karin Digiri kamar PhD ko wasu. Akwai masu ilimi,” in ji tsohon Gwamnan Legas.

“Ba za mu bar ku ku gudu ba. Hangen nesanku, kirkire-kirkire da kuma juriya wajen juyar da gurbatattun yanayi zuwa mummunan abu wajibi ne a wannan mawuyacin lokaci kuma shi ya sa muke nan.”

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN