Iyayen jarirai 4 da aka haifa a asibitin garin Koko a jihar Kebbi na neman taimakon gaggawa daga jama'a, duba dalili


Malam Umaru Faruku da matarshi Nafisa Umaru da ta haifi yara jarirai hudu a babban asibitin garin Koko a jihar Kebbi na matukar neman taimakon bayin Allah.

Majiyarmu ta shaida mana cewa sakamakon wannan arziki da Allah ya ba iyalin, suna neman taimakon gaggawa domin samun sukunin hidimtawa ga jariran.

Sakamakon haka suke mika kokon baransu ga jama'a domin neman taimako don Allah.

Dubu hoto a kasa dauke da lambar asusun banki da za a iya mika taimakon da kuma lambar waya domin tumtubarsu kai tsaye. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN