Malam Umaru Faruku da matarshi Nafisa Umaru da ta haifi yara jarirai hudu a babban asibitin garin Koko a jihar Kebbi na matukar neman taimakon bayin Allah.
Majiyarmu ta shaida mana cewa sakamakon wannan arziki da Allah ya ba iyalin, suna neman taimakon gaggawa domin samun sukunin hidimtawa ga jariran.
Sakamakon haka suke mika kokon baransu ga jama'a domin neman taimako don Allah.
Rubuta ra ayin ka