Type Here to Get Search Results !

Yanzu yanzu: Kotun koli ta Najeriya ta tabbatar wa Ademola Adeleke kujerarsa ta zababben Gwamnan jihar Osun


Kotun koli na Najeriya a ranar Alhamis ta tabbatar da Ademola Adeleke a matsayin zababben Gwamnan jihar Osun a hukunci da ta yanke. Jaridar Tribune ta ruwaito
.

Lamari da ya kawo karshen jayayyar sharia dangane da kujerar Gwamnan jihar Osun.

Hukuncin Kotun koli na Najeriya shi ne jama'a ke wa lakabi da "hukuncin daga ke sai Allah ya isa" domin dai babu wani hurumin sake wani shari'a kan lamarin. 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Hollywood Movies