Yanzu yanzu: Kotun koli ta Najeriya ta tabbatar wa Ademola Adeleke kujerarsa ta zababben Gwamnan jihar Osun


Kotun koli na Najeriya a ranar Alhamis ta tabbatar da Ademola Adeleke a matsayin zababben Gwamnan jihar Osun a hukunci da ta yanke. Jaridar Tribune ta ruwaito
.

Lamari da ya kawo karshen jayayyar sharia dangane da kujerar Gwamnan jihar Osun.

Hukuncin Kotun koli na Najeriya shi ne jama'a ke wa lakabi da "hukuncin daga ke sai Allah ya isa" domin dai babu wani hurumin sake wani shari'a kan lamarin. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN