Hotunan yadda hukumar Hisbah ta yi wa wasu yan makarantar sakandare askin dole, duba dalili


Jami'an hukumar Hisbah sun yi wa wasu yan anin karshe na makarantar Sakandare asking dole a karamar hukumar Dawakin tofa da ke jihar Kano. Shafin isyaku.com ya samo.

Hotunan sun bayyana me a shafin hukumar na Facebook a daren Talata 9 ga watan Agusta. 

Kalli hotuna a kasa




Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN