Birnin kebbi: Yadda yara yan mata masu tallar tafasa, zogale da rama ke samun fiye da N2500 a rana daya


Wadannan yan mata Maryam da Hadiza sun fito daga kauyukan kewayen garin Birnin kebbi ne a jihar Kebbi. Suna sana'ar sayar da dafaffen ganye kamar Rama da sauransu. Kafar labarai na isyaku.com ya tattaro.

Wani abin sha'awa shine yadda yan matan ke iya hada fiye da N2500 a rana daya. A cewarsu sukan fito talla daga karfe 10 na safe har zuwa karfe 5 ko 6 na yamma.

Idan ka hada jimilar kudin da suke samu a cikin kwana 30, adadin ya isa ya zama madogaran kawar da talauci a rayuwarsu.

Ko daidai ne matasa su tsaya jiran sai Gwamnati ta basu aiki bayan sun kamma karatu?

Jiki magayi... 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN