Yadda miji ya yi wa matarshi matsiyacin duka har ya canza fasalin fuskarta


Ana zargin wani magidanci mai suna Gbubemi da yi wa matarsa dukan fitar hankali a garin Sapele na jihar Delta.

Wani rahotu da kafar labarai na Sapele Oghenek ya ruwaito, ya yi zargin cewa mijin matar yana gallaza mata tun lokacin da suka yi aure.

Kazalika kafar ta ce mijin matar zan zuri'ar Dabio ne. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN