Wata Yar Najeriya ta rasu a Makkah wajen aikin Hajji


Allah ya yi wa wata mata mai suna Aisha Ahmed rasuwa a Makkah na kasar Saudiya sakamakon wani rashin lafiya da ba a bayyana ba.

Aisha yar karamar hukumar Keffi ne a jihar Nassarawa tarayyar Najeriya.

Sakataren zartarwa na hukumar kula da jin dadin Alhazai na jihar Nassarawa Idris Al-Makura ya ce Aisha ta rasu ranar Laraba 29 ga watan Yuni bayan gajeruwar rashin lafiya.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN