Wata Yar Najeriya ta rasu a Makkah wajen aikin Hajji


Allah ya yi wa wata mata mai suna Aisha Ahmed rasuwa a Makkah na kasar Saudiya sakamakon wani rashin lafiya da ba a bayyana ba.

Aisha yar karamar hukumar Keffi ne a jihar Nassarawa tarayyar Najeriya.

Sakataren zartarwa na hukumar kula da jin dadin Alhazai na jihar Nassarawa Idris Al-Makura ya ce Aisha ta rasu ranar Laraba 29 ga watan Yuni bayan gajeruwar rashin lafiya.


Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN