Type Here to Get Search Results !

Wata Yar Najeriya ta rasu a Makkah wajen aikin Hajji


Allah ya yi wa wata mata mai suna Aisha Ahmed rasuwa a Makkah na kasar Saudiya sakamakon wani rashin lafiya da ba a bayyana ba.

Aisha yar karamar hukumar Keffi ne a jihar Nassarawa tarayyar Najeriya.

Sakataren zartarwa na hukumar kula da jin dadin Alhazai na jihar Nassarawa Idris Al-Makura ya ce Aisha ta rasu ranar Laraba 29 ga watan Yuni bayan gajeruwar rashin lafiya.


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies