Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa tu'annati Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) ta damke wasu mutane bisa zargin siyan kuri'u lokacin zaben Gwamnan jihar Ekiti.
Yayin da take gabatar da wadanda ta kama a Shelkwatar yansanda na Oke Ori Omi ranar Asabar 18 ga watan Yuni. Bayanai sun ce an kama mutanen ne dauke da makuddan kudi da ake zargin suna siyan kuri'u ne lokacin zaben.
Kalli bidiyo a kasa: