Yanzu yanzu: Ministan sharia Abubakar Malami ya bayar da taimakon N1m ga yan gudun hijiran Masarautar Zuru


Ministan sharia kuma Antoni janar na Najeriya Dr Abubakar Malami (SAN) ya bayar da taimakon kudi Naira miliyan daya (N1m) ga yan gudun hijiran da ayyukan yan bindiga ya raba su da muhallinsu a  Masarautar Zuru. 

Shafin isyaku.com ya samu tabbacin karbar kudin daga Sani Yusu Tadi na wata kungiya a garin Zuru.

Karin bayani na tafe....

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN