Ministan sharia kuma Antoni janar na Najeriya Dr Abubakar Malami (SAN) ya bayar da taimakon kudi Naira miliyan daya (N1m) ga yan gudun hijiran da ayyukan yan bindiga ya raba su da muhallinsu a Masarautar Zuru.
Shafin isyaku.com ya samu tabbacin karbar kudin daga Sani Yusu Tadi na wata kungiya a garin Zuru.
Karin bayani na tafe....