Yanzu yanzu: Ministan sharia Abubakar Malami bai sauka daga mukaminsa ba, duba dalili


Ministan shari'a kuma Antoni Janar na Najeriya Abubakar Malami SAN bai sauka daga mukaminsa ba. Shafin labarai na isyaku.com ya sami tabbacin haka daga majiya mai tushe
.

Majiyar ta ce "Ministan shari'a  bai sauka daga mukaminsa ba, yanzunnan ya bar office. Wannan zancen ba gaskiya bane" 

Labarai na ta zagayawa a shafukan sada zumunta na Facebook cewa Ministan shari'a ya sauka daga mukaminsa. Sai dai ta tabbata cewa zancen ba gaskiya bane. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN