Mijin matar da aka kashe a Birnin kebbi, Mahaifinta , Yayar ta sun yi wani roko mai ratsa jiki (Bidiyo)


Akilu Yusuf tare da mahaifin matarshi Malam Idris Abubakar, da Sahura Yar Sadiya Idris, matar da aka kashe a Unguwar Kamfanin Labana a Birnin kebbi, sun roki mahukuntar cewa a bi masu hakkinsu bisa gaskiya da amana.

Mutanen guda uku, sun yi wannan roko me yayin zantawa da manema labarai a Shelkwatar yansandan jihar Kebbi ranar Laraba 20 ga watan Aprilu 2022 bayan Yan da da sun nun masu Wanda ya kashe Sadiya Idris tare da diyarta.

Latsa kasa ka kalli takaitaccen bidiyo dauke da roko mai ratsa jiki.

https://www.facebook.com/134576693722549/posts/1386120678568138/




Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN