Cire alamar tag na suna: An dauki matakin ladabtarwa kan wasu yan sanda da aka kama


Wasu jami’an ‘yan sandan da suka cire sunayensu daga tag na suna a tufafin aiki, sun fuskanci ladabtarwa daga babbansu.

Mukaddashin Kakakin  rundunar ‘yan sandan Najeriya Prince Olumuyiwa Adejobi, ya ce an kama jami’an ‘yan sandan ne a lokacin da ake gudanar da bincike na yau da kullum. Ya bayyana cewa da gangan ne suka cire sunayensu domin kauce wa tantancewa. 

Kakakin ‘yan sandan ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa; 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN