Da duminsa: An kashe wani matashi kuma aka banka wa gawarsa wuta, duba dalili (Hotuna)


Yan wata kungiyar asiri masu gaba da juna sun yi wa wani saurayi dan kungiyar asiri ta Bobos mai suna Christopher Samuel kisar gilla a bainar jama'a kuma suka banka wa gawarsa wuta a jihar Bayelsa.

Lamarin ya faru ne ranar Lahadi bayan mumunan rikici ya kaure tsakanin bangarorin kungiyoyin asiri a Unguwar Swali da ke birnin Yenagoa babbar birnin jihar Bayelsa.

Yan kungiyar asiri na daya bangaren sun kashe Samuel kuma suka kone gawarsa. Kakakin hukumar yansandan jihar Bayelsa ya tabbatar da aukuwar lamarin.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN