Da duminsa: Ginin makaranta ya rushe ya rufta wa dalibai suna cikin rubuta jarabawa, duba abin da ya faru


Akalla dalibai hudu sun mutu bayan ginin makarantarsu da ke dauke da ajin karatu da dama ya rufta a makarantar Diamond Grammar College da ke garin Ikang a karkashin karamar hukumar Bakassi a jihar Cross River. Jaridar isyaku.com ya samo.

SaharaReporters ta ruwaito cewa ginin ya rufta ne lokacin da daliban ke tsakar rubuta jarabawa ranar Juma'a .

Yayin da dalibai biyu suka mutu nan take ranar da lamarin ya faru ranar Juma'a , sauran dalibai biyu sun mutu ranar Litinin 28 ga watan Maris yayin da suke jinya a asibiti. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN