Jami'ai a jihar Ogun sun damke wani mai gadi bayan ya balle gudan da yake gadi ya tafka satar dukiya. Shafin Jaridar isyaku.com ya samo.
Mai gadin mai suna Adewale Adegbenro ya ketara ya balle gidan da yake gadi da dare ya sace kayakin alfarma na gwala-gwalai da azurfa na kimanin Naira miliyan goma sha biyar N15m a Unguwar Adigbe da ke birnin Abeokuta.
Kakakin jami'an sashen tsaro na jihar Ogun Mr Moruf Yusuf ya tabbatar da faruwar lamarin.
Ya ce wanda aka kama yana fuskantar bincike a sashen SCIID da ke Alagbon.
Reported by ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye
https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g
Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN
Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN
Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN
Shafukan sada zumunta
Twitter twitter.com/isyakulabari
Facebook facebook.com/isyakalabari