Wasu ma'aurata miji da matarsa yan kabilar Igbo sun Musulunta a jihar Enugu ranar Juma'a.
Shafin Jaridar isyaku.com ya samo cewa babban Limamin Masallacin Juma'a na garin Ibagwa-aka ne ya basu kalmar shahada.
Mijin matar mai suna Chizoba ya amsa sunan Musa bayan ya Musulunta yayin da matarsa mai suna Chidera ta amsa sunan Adina.
Reported by ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye
https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g
Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN
Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN
Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN
Shafukan sada zumunta
Twitter twitter.com/isyakulabari
Facebook facebook.com/isyakalabari
Rubuta ra ayin ka