Type Here to Get Search Results !

Daga yanzu babu ruwana da Yan bindiga inji Sheikh Gumi, ya fadi dalili


Shahararren malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce ya daina shiga don sasantawa da ‘yan bindiga biyo bayan ayyana su a matsayin ‘yan ta’adda da kotu ta yi. 

Premium Times ta ruwaito cewa Gumi ya bayyana haka ne a wata hira ta musamman a Kaduna a ranar Laraba 8 ga watan Disamba. 

Kafin babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ayyana 'yan bindigan a matsayin ‘yan ta’adda, Gumi ya sha ziyartarsu a dazuzzukan jihohin Zamfara da Neja. 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies