Da duminsa: Zancen juna biyu na Aisha Buhari, Hadiminta ya fayyace gaskiyar lamarin, duba abin da ya ce


Hadimin matar shugaban kasar Najeriya Aisha Buhari, Sulaiman Haruna, ya musanta jita-jitar dake cewa uwar gidan Buhari na ɗauke da juna biyu. 

Wannan dai na zuwa ne a dai-dai lokacin da mutane ke ta yaɗa hotunanta, suna cewa da yuwuwar matar shugaban ta yi nauyi ne. 

Ya kuma tabbatar da cewa matar shugaban ƙasa tana cikin koshin lafiya 100% kuma ba ta ɗauke da ciki kamar yadda ake yaɗawa. 

Legit Hausa

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN