Wasu tsagerun yan bindiga sun harbe magajin garin Idasu, ƙaramar hukumar Giwa, Malam Magaji Ibrahim, har lahira.
Dailytrust ta ruwaito cewa yan ta'addan sun ƙashe basaraken ne awanni 24 bayan kashe mutum 38 a faɗin jihar Kaduna, ciki harda karamar hukumar Giwa.
Cikakken bayani na nan tafe...
Source: Legit.ng
Reported by ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye
https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg
Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN
Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN
Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN
Shafukan sada zumunta
Twitter twitter.com/isyakalabari
Facebook facebook.com/isyakalabari
Rubuta ra ayin ka