Type Here to Get Search Results !

Da duminsa: Yan bindiga sun harbe Basarake har Lahira a jihar Kaduna, mutane sun watse da gudu



Wasu tsagerun yan bindiga sun harbe magajin garin Idasu, Æ™aramar hukumar Giwa, Malam Magaji Ibrahim, har lahira. 

Dailytrust ta ruwaito cewa yan ta'addan sun Æ™ashe basaraken ne awanni 24 bayan kashe mutum 38 a faÉ—in jihar Kaduna, ciki harda karamar hukumar Giwa. 

Cikakken bayani na nan tafe... 

Source: Legit.ng 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies