Type Here to Get Search Results !

Da duminsa: Mawallafin shafin isyaku.com ya sami karuwar diya ranar Lahadi, ana neman addu'arku


Mawallafin shafin labarai na isyaku.com Malam Isyaku Garba Zuru ya samu karuwar haihuwar diya ranar Lahadi 12 ga watan Disamba 2021 a garin Birnin kebbi.

Mahaifiya da Jaririyar suna cikin koshin lafiya.

Sakamakon haka ilahirin ma'aikata, Yan uwa da abokan arziki ke neman addu'arku.

Za a yi addu'ar zanen suna ranar Lahadi 19 ga watan Disamba 2021 insha Allahu.

Mun gode Allah ya bar Zumunci.

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies