Allah gatan talaka: Majalisar tarayya ta yi amai ta lashe, duba dalili


A ranar Laraba, yan majalisar dattawa sun canza matakin da suka fara yunkurin ɗauka na tabbatar da kundin gyaran zaɓe 2021 bayan shugaba Buhari ya ƙi amincewa. 

Dailytrust ta rahoto cewa a ranar Talata, yan majalisan sun fara tattara sa hannun su kuma suka sha alwashin tsallake matakin shugaba Buhari kan kundin. 

Haka nan kuma yan majalisan sun ɗage amince


wa da kasafin kudin 2022, wanda suka tsara zasu yi ranar Talata 22 ga watan Disamba, domin maida hankali kan lamarin. 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN