Yadda gazawar talaka ke zama ginshikin nassara ga makiyin talakawa


Kaso 70 na jami'an tsaron kasar Afrika ta kudu lokacin mulkin wariyar launin fata bakaken fata ne su kansu.

Kasar Britaniya watau Ingila, ta mallaki kasar Masar (Egypt) da karfin soji 80,000, amma 1000 kadai Yan asalin kasar Britaniya cikin adadin sojin, yayin da sauran sojin mutanen kasar India ne.

Kazalika kasar Faransa (France) ta yi nassarar mallakar kasar Syria da soji wadanda asali yan kasar Algeria ne da na kasar Senegal.

DARASI A NAN SHI NE

Gazawar al'umma ko talaka shi ne zai ba gurbataccen shugaba ko dan siyasa damar rusa rayuwar talaka.

Sanin ya kamata da fahimtar juna lokacin da ya kamata domin samun ci gaba cikin al'umma shi ne mafi dacewa da rayuwar talaka.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN