Rikicin Mawakan APC jihar Kebbi, Kwamitin sasantawa ya tabbatar wa Bello Aljannare tare da sauran shugabanni mukaminsu (Bidiyo)


Jam'iyar APC reshen jihar Kebbi ta yi maslaha kan rikicin da ya barke tsakanin manbobin kungiyar Mawakan APC reshen jihar Kebbi. Jam'iyr ta ce kowa ya tsaya a kan mukaminsa. Wanda ke tabbatar wa Bello Bala Aljannare tare da sauran shugabannin kungiyar mukamin su. 

Kalli bayani yadda aka ci wa maslaha da matakin da uwar jam'iya ta dauka:

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN