Type Here to Get Search Results !

Rikicin Mawakan APC jihar Kebbi, Kwamitin sasantawa ya tabbatar wa Bello Aljannare tare da sauran shugabanni mukaminsu (Bidiyo)


Jam'iyar APC reshen jihar Kebbi ta yi maslaha kan rikicin da ya barke tsakanin manbobin kungiyar Mawakan APC reshen jihar Kebbi. Jam'iyr ta ce kowa ya tsaya a kan mukaminsa. Wanda ke tabbatar wa Bello Bala Aljannare tare da sauran shugabannin kungiyar mukamin su. 

Kalli bayani yadda aka ci wa maslaha da matakin da uwar jam'iya ta dauka:

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies