Matar aure ta sace N832.500 na maigidanta ta tsere, an kamata tare da saurayinta a loja bayan kwana 2, duba abin da ya faru


Yan sanda sun kama wata matar aure bayan ta sace kudin mijinta ta tsere.

Matar yar asalin garin Chitungwiza a kasar  Zimbabwe, ta sace wa mijinta dala $1,500 kimanin Naira 832.500 kudin Najeriya kuma ta tsere.

Sai dai bayan kwana biyu ana nemanta, sai aka kamata a wani loja mai suna Gombe Lodge a garin Seke da ke Chitungwiza.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN