KAI TSAYE: Saura kwana 2 zaben Anambra, yan takara sun taru a daki daya don tabbatar babu rikici


Komai ya kankama wa dukkan yan takara a zaben Gwamnan jihar Anambra sun rattafa hannu kan takardar tabbatar an yi zaben ranar 6 ga Nuwamba cikin zaman lafiya. 

Wannan taro na gudana ne a Cibiyar tunawa da Dora Akunyili dake Awka, jihar Anambra. Kwamitin zaman lafiya ta Najeriya NOC karkashin jagorancin Janar Abdusalami Abubakar (Rtd) Wakilin Legit.ng na taron kuma zamu kawo muku bayanai kai tsaye.

Legit

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN