Farashin kwan kaza ya kai N90 a kudancin Najeriya, Jaruma ta yi wa Allah roko kan talakawan Najeriya

J

arumar Nollywood Uche Elendu ta roki kada Allah ya bari yunwa da kuncin rayuwa ya tagayyara talakawan Najeriya.

Jarumar ta yi wannan furuci ne yayin da farashin kwan kaza guda daya ya kai N90 a kudancin Najeriya.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN