Dubun wasu tsagerun yan bindiga da suka addabi jihohin Sokoto da Zamfara ya cika


Haukumar tsaro (NSCDC), ranar Laraba, ta sanar da kame wasu tsagerun yan bindiga guda huÉ—u a jihar Sokoto. Channelst tv ta ruwaito cewa waÉ—an da ake zargin mambobin manyan Æ™ungiyoyin yan bindiga ne da suka addabi jihohin Sokoto da Zamfara. 

Jami'ai sun damke mutanen ne bisa zargin hannu a garkuwa da manyan mutane, fashi da makami, satar dabbobi da kuma kashe mutane a wasu yankunan waÉ—an nan jihohi biyu. 

An gayyaci wani babban mutum Kwamandan jami'an NSCDC reshen jihar Sokoto, Mohammed Saleh-Dada, yace wasu daga cikin mutanen da aka damke yan leken asirin yan bindiga ne. 

A cewar kwamandan hukumarsu ta gayyaci wani babban mutum da ake zargin yana da alaÆ™a da É—aya daga cikin mutanen da aka kame. 

Yace: "Mun gayyaci wani sanannen mutum a yankin karamar hukumar Dange/Shuni, jihar Sokoto, bisa zargin yana da wata alaÆ™a da mutum daya da ake zargi." 

A wani labarin kuma Miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari Kaduna, sun kashe mutane 

Source: Legit Newspaper 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN