Da duminsa: An kama sojin saman Najeriya bisa zargin alaka da makamai da aka yi amfani da su lokacin harin NDA (Hotuna)


Hukumomin soji sun kama wani sojin sama bisa zargin alaka da harin da aka kai a makarantar NDA a Kaduna.

Wata majiya ta ce ranar "8 ga watan Nuwamba 21, da karfe 6 na safe, sojin sama mai lambar aiki, NAF07/ 23922, SGT Torsobo Solomon na 153 BSG (AIRFORCE COMPREHENSIVE SCHOOL YOLA)  an damke shi kamar yadda Kwamandan NDA Kaduna ya bukata.

An damke shi ne bisa zargin alaka da makamai da harsasai da yan bindiga suka yi amfani da su a wajen harin da aka kai a NDA. 

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN