Hukumomin soji sun kama wani sojin sama bisa zargin alaka da harin da aka kai a makarantar NDA a Kaduna.
Wata majiya ta ce ranar "8 ga watan Nuwamba 21, da karfe 6 na safe, sojin sama mai lambar aiki, NAF07/ 23922, SGT Torsobo Solomon na 153 BSG (AIRFORCE COMPREHENSIVE SCHOOL YOLA) an damke shi kamar yadda Kwamandan NDA Kaduna ya bukata.