Tap di jan: Karuwai sun lakadawa matar aure dukan tsiya a kan kwastomansu kuma mijinta


Wasu mata masu zaman kansu sun haÉ—u sun lakaÉ—awa matar aure dukan tsiya saboda ta zo neman mijinta, wanda kwastoma ne.

Aminiya ta rahoto cewa matar taje neman maigidan nata ne a wani Otal dake tasar mota a Birnin Badun Jihar Oyo, bayan samun labarin yana zuwa. 

Wata majiya a tashar motar, wadda aka É“oye bayananta saboda wasu dalilai, tace matar Bahaushiya ce kuma mijin nata ma Bahaushe ne. 

Meya kawo faÉ—a har da duka? Majiyar tace: Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma 

 "Magidancin yana zuwa wurin wata karuwarsa ya kwana, yayin da yake wa matarsa ta sunnah Æ™aryar cewa harkokin kasuwanci ne suke hana shi dawowa gida." 

"Da matar taga abin ya yi yawa shine taje har Otal É—in ta gane wa idonta, domin tana zargin can yake zuwa, kuma daga zuwa ta gan shi ya na kwance a gadon karuwa."

 "Zuwan matarsa yasa karuwar ta faÉ—a wa kwastoman ya daina zuwa wurinta domin ba ta son wani abu ya haÉ—a ta da matarshi." Shin ya daina zuwa? Majiyar ta Æ™ara da cewa magidanci bai daina zuwa kwana wurin wannan mata mai zaman kanta ba, hakan ya sa matar ta dawo a karo na biyu. 

"Da matar da sake dawowa ta yi kokarin cewa wajibi mijinta ya zo su tafi gida kafarta kafar shi amma yace sam ba zai tafi ba." 

"Hakan ya harzuÆ™a matar, ta fara bugun É—aya daga cikin karuwan, nan take suÆ™a taru suka mata dukan tsiya, har sai da aka kaita asibiti." 

Legit

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN