Wasu mata masu zaman kansu sun haÉ—u sun lakaÉ—awa matar aure dukan tsiya saboda ta zo neman mijinta, wanda kwastoma ne.
Aminiya ta rahoto cewa matar taje neman maigidan nata ne a wani Otal dake tasar mota a Birnin Badun Jihar Oyo, bayan samun labarin yana zuwa.
Wata majiya a tashar motar, wadda aka ɓoye bayananta saboda wasu dalilai, tace matar Bahaushiya ce kuma mijin nata ma Bahaushe ne.
Meya kawo faÉ—a har da duka? Majiyar tace: Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma
"Magidancin yana zuwa wurin wata karuwarsa ya kwana, yayin da yake wa matarsa ta sunnah ƙaryar cewa harkokin kasuwanci ne suke hana shi dawowa gida."
"Da matar taga abin ya yi yawa shine taje har Otal É—in ta gane wa idonta, domin tana zargin can yake zuwa, kuma daga zuwa ta gan shi ya na kwance a gadon karuwa."
"Zuwan matarsa yasa karuwar ta faɗa wa kwastoman ya daina zuwa wurinta domin ba ta son wani abu ya haɗa ta da matarshi." Shin ya daina zuwa? Majiyar ta ƙara da cewa magidanci bai daina zuwa kwana wurin wannan mata mai zaman kanta ba, hakan ya sa matar ta dawo a karo na biyu.
"Da matar da sake dawowa ta yi kokarin cewa wajibi mijinta ya zo su tafi gida kafarta kafar shi amma yace sam ba zai tafi ba."
"Hakan ya harzuƙa matar, ta fara bugun ɗaya daga cikin karuwan, nan take suƙa taru suka mata dukan tsiya, har sai da aka kaita asibiti."
Legit
Rubuta ra ayin ka