Saboda kada ya kuskure samun jirgin sama bisa lokaci sakamakon cinkoson ababen hawa a kan titunan birnin Lagos, tsohon Gwamnan jihar Ekiti Ayo Fayose ya aje motocinsa na alfarma ya hau Achaba tare da dansanda mai yi masa rakiya zuwa filin jirgin sama na Ikeja.
Shin wannan abu ne da zai iya faruwa da Gwamnonin mu na arewa?