Kungiyar direbobin tankar mai za su shiga yajin aiki yau


Kungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas ta Kasa (NUPENG) ta ce Direbobin Tankar Man Fetur (PTD) za su fara yajin aiki a ranar Litinin kan mummunan yanayin manyan hanyoyin kasar da sauran batutuwa.

Tayo Aboyeji, Shugaban shiyyar kudu maso yamma ta NUPENG, a cikin wata hira da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) a Legas ya ce kungiyar ta yi asarar rayuka da dukiyoyi da yawa saboda mummunan hanyoyin.

Leadership Hausa

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN