Hoton Limamin Chochi yana tuka keka yayin da jami'an tsaro guda shida ke binsa a guje da kafa a Abuja ya tayar da kura a intanet


Hoton wani Limamin Chochi mai suna Daniel Wiseman yana tuka Kekensa a birnin Abuja yayin da jami'an tsaro da motar sintiri ke binsa a baya ya ja ce-ce ku-ce a tsakanin al'ummar Najeriya a kafafen sada zumunta
.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN