Duba abin da yan Luwadi da Madigo suka yi a Afghanistan sakamakon mulkin Taliban


Wani rukunin ƴan madigo da luwadi masu gudun hijira daga Afghanistan sun isa Biritaniya.

Mutanen 29 - wadanda suka haɗa da ɗalibai da masu fafutukar kare haƙƙin masu maɗigo da luwadi da ake kira LGBT su ne rukunin farko da aka kai Birtaniyya tun bayan kawo ƙarshen tashin jiragen sama a Kabul bayan kwace iko da Taliban ta yi.

Gwamnatin Birtaniya da ƙungiyoyin agaji na ƙasar da Canada ne suka taimaka musu ficewa daga Afghanistan.

Sakataren harkokin waje, Liz Truss, ta ce Birtaniyya za ta ci gaba da kare ƴancin dukkanin mutane su rayuwa yadda suke so.

BBC Hausa

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN