Mutanen 29 - wadanda suka haɗa da ɗalibai da masu fafutukar kare haƙƙin masu maɗigo da luwadi da ake kira LGBT su ne rukunin farko da aka kai Birtaniyya tun bayan kawo ƙarshen tashin jiragen sama a Kabul bayan kwace iko da Taliban ta yi.
Gwamnatin Birtaniya da ƙungiyoyin agaji na ƙasar da Canada ne suka taimaka musu ficewa daga Afghanistan.
Sakataren harkokin waje, Liz Truss, ta ce Birtaniyya za ta ci gaba da kare Æ´ancin dukkanin mutane su rayuwa yadda suke so.
BBC Hausa
Rubuta ra ayin ka