An yi wa Pasto dukan fitan albarka bayan an yi zargin ya saci wayar salula (Hotuna)


Wasu matasa sun wulakanta wani Pasto bayan sun yi zargin cewa ya saci wayar salula. Shafin isyaku.com ya wallafa.

Sun yi zargin cewa Paston ya saci wayar ne a Unguwar NNPC Mega station kan hanyar Otukpo a birnin Makurdi na jihar Benue ranar 18 ga watan Oktoba. Sai dai shaidu sun kasa tabbatar da satar.

Tuni dai matasan suka yi wa Pasto rauni har jini yana fitowa a fuskarsa. 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN