Kotun Shari'a da ke zamanta a Kano ta ba da umarni a kai Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara Asibitin mahaukata na Dawanau domin a tabbatar da lafiyar kwakwalwarsa.
Gwamnatin jihar Kano ce ta gurfanar da malamin a gaban Kotu. Sheikh Abduljabbar Yana zaune ne a rukunin gidaje na Gwale a birnin Kano.
Alkalin Kotun Malam Ibrahim Sarki-Yola, ya kuma bayar da umarni cewa dole ne Lukitan ENT a Asibitin Murtala ya gudanar da gwaji kan lafiyar hankalin Malamin.
Kotu ta dage shari'ar zuwa ranara 16 ga watan Satumba.
Reported by ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/EsSeIwnS18mKkhQwHP3mFx
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari