Yanzu yanzu: Tashin hankali yayinda rikici ya sake ballewa a Kaduna, mutum 30 sun hallaka


Ana tsoron akalla mutum 30 sun rasa rayukansu yayinda aka kona gidaje a kauyukan Madamai da Abun dake karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.

A cewar tsohon shugaban gamayyar matasan Kaura, Derek Christopher, yan bindigan sun dira garuruwan ne misalin karfe 5 na yammacin Lahadi suka bude musu wuta, rahoton Daily Trust.

A cewarsa:

"An garzaya da wasu asibiti don jinyarsu."

Legit tayi yunkurin tuntubar Kakakin hukumar yan sanda a jihar Kaduna, ASP Muhammad Jalige, amma bai daga wayarsa ba.

Legit Hausa

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN